fidelitybank

Za a sanya bakin kambi a gasar Premier saboda mutuwar Pele

Date:

Ƙungiyoyin Premier League da na gasar kofin ƙalubale na shirin sanya baƙin kambi tare da tafi na minti ɗaya domin nuna girmamawa ga fitaccen ɗan wasan Brazil Pele da ya mutu ranar Alhamis.

Ɗan wasan wanda ya lashe kofin duniya sau uku ya mutu ne yana da shekara 82.

Ana ci gaba da bayyana alhini tare da miƙa saƙon ta’aziyya kan rasuwar tsohon ɗan ƙwallon.

Brazil ta ayyana hutun kwana uku a ƙasar domin yin maƙoƙin rasuwar tsohon ɗan wasan.

Za a fara wasan mako na 17 a gasar Premier ranar Juma’a da wasanni biyu, inda za a ƙarƙare wasannin makon ranar Lahadi, inda ‘yan wasan za su tuna da tsohon ɗan wasan a duka wasannin 10.

Hukumar shirya gasar kofin ƙalubale ta ƙasar ta ce za a yi tafi na minti ɗaya a wasannin ranar Juma’a, da na ranar Lahadi da Litinin, yayin da ‘yan wasan za su saka baƙin kambi domin tunawa da Pele.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp