fidelitybank

Za a sake samun katsewar sadarwa karo na biyu – Masana

Date:

Ƙwararru a fannin tsaron intanet sun yi gargaɗin cewa za a iya ƙara samun katsewar intanet saboda masu aikata laifi da ke son amfani da yanayin da ake ciki domin cimma burin su.

Yau da safe hukumar kula da tsaron intanet ta Australia ta fitar da wata sanarwar gargaɗi a kan yunƙurin da wasu ke yi domin aikata laifuka da sunan suna aiki ne a kamfanin CrowdStrike.

Sanarwar ta ce “Munafargar da jama’a cewa akwia wasu ɓata gari da ke aikewa mutane adireshin shiga wani shafi, tare da iƙirarin cewa za su gudanar da wasu gayre-gayre ne.

Hukumar ta buƙaci masu huɗɗa da intanet su kiyaye bayanan su da kuma daina shiga adireshin da babu tabbacin sahihancin sa.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp