fidelitybank

Za a sake bude makarantu a jihar Neja

Date:

Gwamnatin Jihar Neja, ta sanar da shirin sake bude makarantun firaimare da sakandire da aka rufi a kananan hukumomin Rafi da Shiroro da kuma Munya saboda hare-haren ‘yan bindiga.

Gwamna Abubakar Sani Bello yabbaya hakan yayin bude wasu dakunan kwanan dalibai da gidajen ma’aikata da dakunan karatu da cibiyar kashe gobara a Jami’ar Badamasi Bababngida da ke Lapai.

Ya ce za a bude makarantun ne bayan gagarumin ci gaban ta fuskar tsaron da ya shafi wadannan kananan hukumomi, ya kara da cewa gwamnati za ta ci gaba da karfafa tsaro domin kiyaye yara ‘yan makarantar da ke yankunan.

Ya ce dakunan kwanan daliban da sauran wuraren za su rage kalubalen da dalibai ke fuskanta a jami’ar.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...
X whatsapp