fidelitybank

Za a sake bude makarantu a jihar Neja

Date:

Gwamnatin Jihar Neja, ta sanar da shirin sake bude makarantun firaimare da sakandire da aka rufi a kananan hukumomin Rafi da Shiroro da kuma Munya saboda hare-haren ‘yan bindiga.

Gwamna Abubakar Sani Bello yabbaya hakan yayin bude wasu dakunan kwanan dalibai da gidajen ma’aikata da dakunan karatu da cibiyar kashe gobara a Jami’ar Badamasi Bababngida da ke Lapai.

Ya ce za a bude makarantun ne bayan gagarumin ci gaban ta fuskar tsaron da ya shafi wadannan kananan hukumomi, ya kara da cewa gwamnati za ta ci gaba da karfafa tsaro domin kiyaye yara ‘yan makarantar da ke yankunan.

Ya ce dakunan kwanan daliban da sauran wuraren za su rage kalubalen da dalibai ke fuskanta a jami’ar.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp