fidelitybank

Za a rufe karɓar kuɗin aikin Hajji a Kano

Date:

Hukumar kula da alhazai ta jihar Kano ta yi kira ga maniyyata da suka kai kuɗin ajiya a wani ɓangare na zuwa hajjin bana, su kammala biyan kuɗinsu daga nan zuwa ranar 21 ga wannan wata.

Tun da farko, hukumar alhazan ta buƙaci maniyyatan su cika kuɗin tafiyarsu zuwa naira miliyan biyu da rabi kafin Hukumar kula da Aikin Hajji ta Najeriya ta sanar da haƙiƙanin farashi.

A ranar Juma’a ne, Hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa ta sanar da kuɗin tafiya aikin hajjin bana, inda Kano ta faɗa cikin jihohin da za su biya N2,919,000.00.

Da yake jawabi ga manema labarai ranar Asabar, Babban Sakataren Hukumar Alhazai ta Kano, Alhaji Mohammad Abba Dambatta, ya ce nan ba da jimawa ba za a rufe karɓar kuɗin tafiya aikin hajjin.

Ya ce maniyyatan Kano za su biya sama da naira miliyan biyu da dubu ɗari tara ne saboda tashin farashin dalar Amurka da ƙarin haraji daga Saudiyya da kuma kamfanonin sufurin jiragen sama

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp