fidelitybank

Za a rataye matashin da ya kashe ɗan uwansa ɗan shekara 5 bayan yin garkuwa

Date:

Babbar kotun jihar Kano, ta yanke wa wani matashi dan shekara 19 mai suna Ibrahim Khalil, hukuncin kisa ta hanyar rataya, bisa samunsa da laifin kashe dan uwansa Ahmad Ado mai shekaru biyar.

Mai shari’a Usman Naabba ya samu Khalil da laifin yin garkuwa da mutane da kuma kisan kai.

A cewar Na’abba, mai gabatar da kara ya tabbatar da tuhumar da ake yi masa ba tare da wata shakka ba, sakamakon haka ta yanke wa wanda ake tuhuma hukuncin daurin shekaru 14 a gidan yari bisa samunsa da laifin yin garkuwa da mutane da kuma kisa ta hanyar rataya saboda kisan kai.

Lamido Sorondinki, lauya mai shigar da kara, ya shaida wa kotun cewa, Khalil ya aikata laifin ne a shekarar 2019 a Karkasara Quarters a cikin birnin Kano.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...
X whatsapp