fidelitybank

Za a rataye ɗan ƙasar Denmark a Najeriya

Date:

Wata kotu a birnin Legas ta yankewa wani dan kasar Denmark hukuncin kisa.

Babbar kotun ta kama mutumin mai shekara 53 da laifin kisan matarsa Zainab ‘yar Najeriya, da ‘yarsu mai shekara uku da ake kira Petra a wani rikicin iyali.

Shekaru hudu kenan ana ta fadi tashi a shari’a kafin yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya a ranar Juma’a.

Gwamnatin Legas ce, ta shigar da ƙara tana zargin Peter Nielsen da laifin kisan matarsa da ƴarsa kuma Mai Shari’a Bolanle Okikiolu-Ighile ta yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya.

Sai dai ba kasafai ake aiwatar da hukuncin kisa a Najeriya ba saboda matsalolin kare haƙƙin bil’adama, kuma duk da cewa har yanzu kotuna na yanke hukuncin yawanci mutum kan kare rayuwarsa ne a tsare. In ji BBC.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp