fidelitybank

Za a kashe mutum 3 a Saudiyya

Date:

Hukumomin Saudiyya sun zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane uku da aka samu da laifin ta’addanci.

Biyu daga cikin wadanda aka yankewa hukuncin kisa ƴan Saudiyya ne, ɗayan kuma ɗan kasar Yemen ne wanda aka bayyana a matsayin ɗan Houthi da ke yaki da ƙawancen da Saudiyya ke jagoranta tsawon shekaru.

Ma’aikatar harkokin cikin gida ta Saudiyya ta ce ɗaya daga cikin mutanen mamba ne na wata ƙungiyar ƴan ta’adda, da aka samu da makamai da abubuwan fashewa a gidansa.

An samu ɗayan ɗan kasar Saudiyya da laifin hannunsa a kisan wani mai gadi.

An zargi ɗan kasar Yemen da shiga Saudiyya ba bisa ƙa’ida ba da nufin kai hare-haren ta’addanci.

Ƙungiyoyin kare haƙƙin ɗan adam sun sha suka kan yadda ake gudanar da shari’a a Saudiyya

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp