fidelitybank

Za a iya yin arangama tsakanin ‘yan sandan jiha da na tarayya – Sanata Shehu Sani

Date:

Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya sake caccakar kafa ‘yan sandan jihohi.

Da yake wallafawa a shafinsa na X, Sani ya ce akwai yiyuwar ‘yan sandan jihohi su yi arangama da ‘yan sandan tarayya a wani lamari da ke tsakanin bangarorin gwamnati biyu.

“Idan kana da ‘yan sandan Jiha, ta haka ne za su rika yin musayar wuta da ‘yan sandan tarayya, idan aka samu rikici tsakanin Gwamnatin Jihar da Gwamnatin Tarayya,” inji shi.

Tsohon Sanatan ya yi magana ne a kan koma bayan rahotannin da ke cewa Shugaba Bola Tinubu da gwamnonin jihohi na duba yiwuwar bullo da ‘yan sandan jihohi domin magance matsalolin tsaron kasar nan.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp