fidelitybank

Za a gurfanara da Likitocin Maradona a kotu

Date:

Mutane bakwai daga cikin tawagar jami’an kula da lafiyar shahararren ɗan wasan kwallon kafa na Argentina Diego Maradona kafin rasuwarsa za su gurfana gaban kotu a yau Talata saboda laifin kisa ba da gan-gan ba.

Maradona ya fara samun sauƙi bayan tiyatar da aka mishi gabanin mutuwarsa sakamakon samun bugun zuciya a shekarar 2020 a lokacin ya na da shekara 60.

Shekara ɗaya bayan hakan, masu gabatar da kara su ka ƙarƙare cewa mutuwarsa abu ne da za a iya guje mawa inda su ka ɗaura laifin kan sakaci.

Tawagar jam’ian kula da lafiyar sun ce Maradona ya ƙi amincewa a bashi kulawa, kuma ya kamata a ce ya zauna a asibitin na tsawon lokaci kafin ya tafi gida bayan tiyatar.

Shari’ar za ta saurari ba’asi daga shaidu fiye da 100, kuma a na sa ran cigaba da shari’ar har watan Yuli.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp