fidelitybank

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Date:

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai yiwuwar wasu jihohin Najeriya su fuskanci ambaliya a daminar bana.

Wata sanarwa da NiMet ta fitar a shafinta na X, ta ce jihar Akwa Ibom ce tafi barazanar fuskantar ambaliyar a yanzu.

Sauran jihohin sun haɗa da Sokoto, Zamfara, Plateau, Yobe, Bauchi da kuma Bayelsa.

Sai Nasarawa da Benue da Ogun da Ekiti da Delta da kuma Ribas.

Don haka ne hukumar ta gargaɗi jama’a, musamman waɗanda ke jihohin da lamarin zai iya shafa, da su riƙa yashe magudanan ruwa domin buɗe wa ruwa hanyar wucewa.

Ta shawarce su da su riƙa yin nesa da wuraren da ke da haɗarin ambaliya, inda ta ce in ta kama su tashi daga waɗannan wurare.

A kowace shekara dai, ambaliya na yin sanadiyyar rayukan mutane da dama da kuma lalata gidaje a Najeriya.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp