fidelitybank

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Date:

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai yiwuwar wasu jihohin Najeriya su fuskanci ambaliya a daminar bana.

Wata sanarwa da NiMet ta fitar a shafinta na X, ta ce jihar Akwa Ibom ce tafi barazanar fuskantar ambaliyar a yanzu.

Sauran jihohin sun haɗa da Sokoto, Zamfara, Plateau, Yobe, Bauchi da kuma Bayelsa.

Sai Nasarawa da Benue da Ogun da Ekiti da Delta da kuma Ribas.

Don haka ne hukumar ta gargaɗi jama’a, musamman waɗanda ke jihohin da lamarin zai iya shafa, da su riƙa yashe magudanan ruwa domin buɗe wa ruwa hanyar wucewa.

Ta shawarce su da su riƙa yin nesa da wuraren da ke da haɗarin ambaliya, inda ta ce in ta kama su tashi daga waɗannan wurare.

A kowace shekara dai, ambaliya na yin sanadiyyar rayukan mutane da dama da kuma lalata gidaje a Najeriya.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp