fidelitybank

Za a fara jarabawa a watan Mayu a karkarkare a Yuni – WAEC

Date:

Hukumar shirya jarabawar kammala sakandire ta yammacin Afrika (WAEC), a Najeriya karkashin jagorancin, Mista Patrick Areghan, ta sanar da cewa, a shirye ta ke ta fara gudanar da jarrabawar kammala sakandare ta yammacin Afirka (WASSCE).

A cewar Mista Patrick Areghan, shugaban ofishin na kasa, a wata zantawa da manema labarai a shelkwatar hukumar, Yaba a ranar Litinin, jarrabawar WASSCE) za ta fara ne a ranar 16 ga Mayu, kuma za ta kare a ranar 23 ga Yuni, 2022 a Najeriya, wanda zai dauki tsawon makonni shida.

Hakan na nufin cewa Hukumar Jarrabawa ta Afirka ta Yamma (WAEC) da kasashe mambobi daban-daban, banda Ghana, yanzu sun sake samun matsaya guda dangane da kalandar karatunsu.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp