fidelitybank

Za a fara gasar NPFL a watan Disamba – Gbenga

Date:

Shugaban Kwamitin Gudanarwa na wucin gadi (IMC), Gbenga Elegbeleye ya ba da tabbacin cewa kakar 2022/23 ta kwararrun cin kofi ta kasa za a fara a wata mai zuwa.

Hukumar ta IMC da wakilan kungiyoyin 20 sun yi taro a Abuja ranar Litinin domin, tattaunawa kan ranar da za a fara gasar da kuma yadda za a gudanar da gasar cikin sauki.

Elegbeleye ya bayyana cewa ranar da aka amince za a sanar da jama’a bayan amincewar hukumar kwallon kafa ta Najeriya.

“Ina so in tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa za a fara 2022/23 NPFL a wannan shekara. Mu (IMC da wakilan kungiyoyin NPFL 20) mun amince da ranar amma ba za mu iya fadawa jama’a ba tare da amincewar NFF ba,” Elegbeleye ya shaida wa manema labarai bayan taron.

“Da zarar an warware batun ba da lasisin kulab din kuma duk kungiyoyin da suka halarci gasar sun gabatar da filaye masu kyau da za a iya nunawa a talabijin, gasar za ta fara. ”

Rivers United ta lashe kambin a kakar wasan da ta wuce, wanda shi ne karon farko a tarihin kungiyar.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp