fidelitybank

Za a fara ganin sauyin farashin fetur mai sauki – IPMAN

Date:

Shugaban ƙungiyar ta IPMAN, ya danganta faɗuwar farashin man fetur ɗin a kan wasu dalilai biyu da suka haɗar da rashin kuɗi da kuma damuna.

Ya ce da ma a al’ada idan damuna ta kankama, manoma ba sa bukatar su sayi mai, akwai kuma rashin kuɗi da kuma rashin amfani da man, don haka dole shi kansa farashin fetur ya karye.

Sai dai duk da cewa Bashir Dan-malan bai bayyana taƙamaiman lokacin da za a fara samun man fetur mai sauƙin a gidajen mai ba, amma ya ce nan ba da jimawa ba mutane za su fara gani.

Danmalam ya ce ana dab da ganin sauyi, saboda ba kowa yake da kuɗin da zai iya siyan mai yanzu ba.

Shugaban kungiyar IPMAN reshen arewacin Najeriya, ya ce hasashen da suka yi tun farko a kan cewa farashin man fetur zai iya kai naira 600 zuwa 700 a lokacin bazara zai iya faruwa ne kawai idan aka fuskanci ƙarancin dala.

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp