fidelitybank

Za a fara cin tarar iyayen da suka ki kai ‘ya’yan su makaranta – Majalisa

Date:

Majalisar Dattijai ta yi karatun farko ga wani ƙuduri da ke neman a ci tarar naira 50,000 ga iyayen da suka gaza bai wa ‘ya’yansu ilmin firamare da sakandire.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa Majalisar ta kuma buƙaci a riƙa bai wa kowanne yaro abinci kyauta a Najeriya.

Ƙudurin wanda Sanata Orji Kalu ya gabatar mai taken ‘Dokar ba da ilmi kyauta kuma dole a matakin farko ga kowa ta 2004, Sashe na 2, na cewa kowacce gwamnati a Najeriya ta samar da ilmin bai ɗaya kyauta kuma dole ga duk yaron da ke cikin shekarun shiga firamare da ƙaramar sakandire.

Ƙudurin dokar ya kuma ce “Duk iyaye su tabbatar da cewa yaronsu sun halarta kuma sun kammala ilmin firamare da na ƙaramar sakandire ta hanyar ƙoƙartawa wajen tura su makarantar firamare da kuma ta sakandire”.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp