fidelitybank

Za a fara baiwa ma’aikatan jihar Nasarawa albashin dubu 70 da 500

Date:

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule yace za’a fara biyan N70,500 a matsayin mafi karancin albashi daga watan Disamba.

Hakan ya biyo bayan yajin aikin da ma’aikata ke ci gaba da yi a jihar wanda ya kai ga rufe dukkanin ofisoshin gwamnati a fadin jihar.

Gwamnan ya yi wannan alkawarin ne a yayin kaddamar da ofishin mataimakin gwamnan jihar, Dakta Emmanuel Akabe da aka yi wa kwaskwarima a garin Lafiya.

Gwamna Sule ya ce gwamnatinsa ta himmatu wajen inganta rayuwar al’ummar jihar ciki har da ma’aikata.

Gwamnan ya bukaci ma’aikatan da ke yajin aikin da su koma bakin aikinsu domin Naira 70,500 da aka amince da biyan mafi karancin albashi zai fara aiki a wannan watan.

Gwamnan ya yi wannan alkawarin ne a yayin kaddamar da ofishin mataimakin gwamnan jihar, Dakta Emmanuel Akabe da aka yi wa kwaskwarima a garin Lafiya.

Gwamna Sule ya ce gwamnatinsa ta himmatu wajen inganta rayuwar al’ummar jihar ciki har da ma’aikata.

Gwamnan ya bukaci ma’aikatan da ke yajin aikin da su koma bakin aikinsu domin Naira 70,500 da aka amince da biyan mafi karancin albashi zai fara aiki a wannan watan.

Tun da fari ma’aikatun sun fara yajin aikin sai baba-ta-gani a kan gazawar gwamnatin jihar wajen aiwatar da mafi karancin albashi na N70,000 da gwamnatin tarayya ta amince da shi.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp