fidelitybank

Za a fara baiwa ma’aikatan jihar Nasarawa albashin dubu 70 da 500

Date:

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule yace za’a fara biyan N70,500 a matsayin mafi karancin albashi daga watan Disamba.

Hakan ya biyo bayan yajin aikin da ma’aikata ke ci gaba da yi a jihar wanda ya kai ga rufe dukkanin ofisoshin gwamnati a fadin jihar.

Gwamnan ya yi wannan alkawarin ne a yayin kaddamar da ofishin mataimakin gwamnan jihar, Dakta Emmanuel Akabe da aka yi wa kwaskwarima a garin Lafiya.

Gwamna Sule ya ce gwamnatinsa ta himmatu wajen inganta rayuwar al’ummar jihar ciki har da ma’aikata.

Gwamnan ya bukaci ma’aikatan da ke yajin aikin da su koma bakin aikinsu domin Naira 70,500 da aka amince da biyan mafi karancin albashi zai fara aiki a wannan watan.

Gwamnan ya yi wannan alkawarin ne a yayin kaddamar da ofishin mataimakin gwamnan jihar, Dakta Emmanuel Akabe da aka yi wa kwaskwarima a garin Lafiya.

Gwamna Sule ya ce gwamnatinsa ta himmatu wajen inganta rayuwar al’ummar jihar ciki har da ma’aikata.

Gwamnan ya bukaci ma’aikatan da ke yajin aikin da su koma bakin aikinsu domin Naira 70,500 da aka amince da biyan mafi karancin albashi zai fara aiki a wannan watan.

Tun da fari ma’aikatun sun fara yajin aikin sai baba-ta-gani a kan gazawar gwamnatin jihar wajen aiwatar da mafi karancin albashi na N70,000 da gwamnatin tarayya ta amince da shi.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp