fidelitybank

Za a dawo da mutanen da aka sace a jirgin ƙasa – Buhari

Date:

Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya tabbatar wa iyalai da ‘yan uwan mutanen da aka sace daga jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, cewa za a dawo da ‘yan uwansu gida ba tare da matsala ba.

Ya bayyana haka ne a yayin da wasu al’ummar Abuja suka kai masa gaisuwar Sallah ranar Litinin a fadarsa ta Aso Villa.

Wata sanarwa da Femi Adesina, mai magana da yawun shugaba, Buhari ya fitar, ta ambato cewa, shugaban kasa yana cewa, ‘yan bindigar suna amfani da mutanen da suka kama ne a matsayin wata garkuwa.

“A yayin da muke murnar wannan lokacina farin-ciki a tsakanin abokai da iyalai, muna sane cewa iyalai da dama a kasarmu suna cikin yanayi na tsoro da zaman dar-dar sakamakon sace ‘yan uwansu da ‘yan ta’adda suka yi, cikinsu har wadanda aka sace bayan an sanya bam a jirgin kasan Abuja – Kaduna.

“Na bai wa jami’an tsaro umarni su yi gaggawar kubutar da su daga hannu masu satar mutane cikin koshin lafiya,” in ji Buhari.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp