fidelitybank

Za a dauki shekaru kafin a shawo kan ‘yan ta’adda – Sarkin Musulmai

Date:

Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci, kuma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar na III, ya ce za a dauki shekaru masu yawa kafin Arewa maso Yamma ta shawo kan ‘yan ta’adda da rashin tsaro.

Sarkin Musulmin ya bayyana hakan ne a wajen taron zaman lafiya da tsaro a yankin Arewa maso yamma da aka gudanar a jihar Katsina.

Ya ce, kamata ya yi a kalubalanci ‘yan tada kayar baya saboda duk kowa ya san illar su a zahirance.

Ya kuma ce, za a ɗauki shekaru da yawa kafin a fita daga cikin wannan kangin.

Sarkin ya bayyana shirin sarakunan gargajiya na yin hadin gwiwa da jami’an tsaro da gwamnonin Arewa, domin ceto yankin daga dimbin matsalolin ‘yan fashi da tayar da kayar baya.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp