fidelitybank

Za a cigaba da yaki tsakanin mu da Lebanon – Isra’ila

Date:

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya ce yakin da kasarsa ke yi a Gaza da ya shafe shekara guda zai ci gaba da gudana, matsawar kasarsa na ci gaba da fuskantar barazana.

Ya ce ba abu ne mai yiwuwa a dakatar da hare-haren da kasarsa ke kaiwa Gaza da Lebanon da sauran yankunan gabas ta tsakiya da suke yaki da su ba.

Ya ce wanan wani nauyi ne da ya rataya a wuyanmu, kuma ba za mu dakata ba, har sai mun cika aikin.

Yana magana ne a wani jawabi da ya gabatarwa yan kasar bayan taron zagayowar ranar 7 ga watan Oktoba, da Hamas ta kai hari Isra’ila.

A gefe guda Isra’ilar ta ci gaba da yin luguden wuta a birnin Beirut, na Labanon, yayin da a nata bangaren, kungiyar Hezbollah ta harba rokoki sama da dari zuwa Isra’ila jiya Litinin kadai.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp