fidelitybank

Za a ƙarƙare ƙwashe Mahajattan Najeriya daga ƙasar Saudiyya

Date:

Hukumar Alhazan Najeriya ta ce za ta kammala kwashe mahajjatanta da suka je aikin Hajji na bana a yau Talata daga Saudiyya.

“Jimillar mahajjatan jihar Kwara 312 ne za su isa birnin Ilorin a jirgin kamfanin Air Peace,” in ji hukumar Nahcon cikin wata sanarwa a yau Talata.

Jirgin nasu zai zama jigila ta 119 kuma ta ƙarshe da suka yi aikin mayar da ‘yan Najeriya gida bayan kammala aikin Hajjin na bana.

Nahcon ta ce za ta kammala aikin ne kwana uku kafin cikar wa’adin da ta tsara yin hakan.

Jimillar mutum 47,171 hukumar ta kai Saudiyya cikin kwana 27, sannan ta dawo da alhazai 50,091 cikin kwana 25.

Alhazan Najeriya da dama sun yi ƙorafi game da abincin da aka dinga ba su yayin zamansu a Saudiyyar.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp