fidelitybank

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Date:

Gamayyar jam’iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da jam’iyyar African Democratic Congress, ADC, a matsayin jam’iyyar siyasa gabanin babban zaben shekarar 2027.

Wannan dai wani babban mataki ne a yunkurinsu na ganin bayan jam’iyyar APC mai mulki.

Gamayyar ta kuma bayyana wasu daga cikin shugabannin riko da mambobin jam’iyyar.

Tuni dai aka nada tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar, yayin da tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, zai kasance sakataren kasa.

An nada tsohon ministan wasanni Bolaji Abdullahi a matsayin kakakin jam’iyyar.

Gamayyar dai ta yi kokarin yi wa wata sabuwar jam’iyya rijista, All Democratic Alliance, ADA, bayan tattaunawar farko da ADC da Social Democratic Party, SDP, ta wargaje.

Sai dai a lokacin da aka bayyana yunkurin na su na yin rajistar ADA na iya yin takaici daga hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, kungiyar ta koma tattaunawa da ADC.

An shirya gudanar da bikin kaddamarwar ne da karfe 2 na rana ranar Laraba.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...
X whatsapp