fidelitybank

Zaɓen Kogi: An girke motocin Silke

Date:

Yayin da aka fara kaɗa ƙuri’a a rumfunan zaɓe da dama da ke Lokoja, babban birnin jihar Kogi, da ma wasu yankunan na jihar, jami’an tsaro sun bazu a sassa daban-daban na jihar domin tabbatar da tsaro.

A birnin Lokoja za a iya ganin motoci masu sulke ɗauke da jami’an sojoji da na ƴan sanda.

Gabanin zaɓen, hukumomin tsaro da dama sun yi bayanin cewa za su tabbatar an gudanar da zaɓen ba tare da tashin-tashina ba.

Kwana ɗaya gabanin zaɓen, mai taimaka wa shugaban Najeriya kan harkar tsaro, Nuhu Ribadu ya fitar da wata sanrwa inda ya ce gwamnatin ta sha alwashin daƙile duka wani yunƙuri na tayar da husuma.

A wasu wuraren kuma jami’an tsaro sun kafa shinge domin hana mutane zirga-zirga.

Rundunar ƴan sanda ta ce an hana duk wata zirga-zirga al’umma da ababen hawa waɗanda ba su zama wajibi ba daga ƙarfe 12 na daren ranar Asabar.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp