fidelitybank

Zaɓen Edo ya nuna cewa ƴan Najeriya na tare da Tinubu – Akpabio

Date:

Shugaban majalisar dattijai, Godswill Akpabio, ya yi ikirarin cewa nasarar da jam’iyyar APC, ta samu a zaben gwamnan jihar Edo alama ce ta kwarin gwiwar da ‘yan Najeriya ke da shi ga shugaba Bola Tinubu.

Akpabio ya yi jawabi ne ga manema labarai a ranar Lahadin da ta gabata bayan da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta bayyana Monday Okpebolo na APC a matsayin wanda ya lashe zaben da aka gudanar a ranar Asabar, 21 ga Satumba, 2024.

Okpebholo na jam’iyyar APC ya lashe kananan hukumomi 11, yayin da jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, dan takara, Asue Ighodalo ya samu kuri’u 7, Olumide Akpata na jam’iyyar Labour Party LP, babu ko daya.

“Na yi imani da cewa zaben Edo, duk da tashin hankali a farko, nuni ne na amincewar da ‘yan Najeriya ke ci gaba da bayyanawa ga Shugaba Tinubu,” in ji Akpabio.

Jami’in zabe na INEC, Farfesa Faruk Adamu Kuta, mataimakin shugaban jami’ar fasaha ta tarayya, ya bayyana Okpebolo a hukumance a matsayin wanda ya lashe zaben.

Okpebholo, a cewar INEC, ya samu kuri’u 291,667 inda ya doke Ighodalo da Akpata da kuri’u 247,274 da 18,737, bi da bi.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp