fidelitybank

Zaɓen Ondo shi ne mafi muni da INEC ta gudanar a tarihi – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP ta bayyana zaben gwamnan jihar Ondo da aka yi ranar Asabar a matsayin mafi muni da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gudanar.

Ta ce za a sake yin nazari sosai kan zaben da sakamakonsa.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran jam’iyyar na kasa, Debo Ologunagba, ya fitar ranar Lahadi a Abuja.

Ologunagba ya ce jam’iyyar za ta dauki matakin da ya dace wajen kare dimokradiyyar kasar.

“Kwamitin Aiki na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP zai yi nazari sosai kan zaben da sakamakonsa da kuma daukar matakin da ya dace wajen kare dimokuradiyyar mu,” inji shi.

A cewar Ologunagba, zaben da aka gudanar a jihar Ondo ya gaza ga duk wani fata da ake bukata na gudanar da zabe mai inganci da gaskiya.

Ya kara da cewa Najeriya ta shaida yadda ake tafka magudin zabe, yaudara, da magudin zabe da jam’iyyar APC mai mulki ta yi.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar PDP na kasa ya ja kunnen ‘yan Najeriya da sauran kasashen duniya kan abin da ya ce an shaida a zaben.

“Wannan zaben ya shaida yawaitar cinikin zabe, samun kudi da sayen kuri’u da APC da jami’anta a gwamnati ke yi domin dakile hakikanin burin jama’a.

“Muna bukatar a dauki kwararan matakai don dakile irin wannan idan dimokuradiyyar Najeriya ta dore,” in ji shi.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp