fidelitybank

Zaɓaɓɓen gwamnan Kebbi ya karɓi shaidar cin zaɓe daga INEC

Date:

A ranar Laraba ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), a Birnin Kebbi, ta bayar da takardar shaidar cin zabe ga zababben Gwamnan Jihar Kebbi, Dakta Nasir Idris, da Mataimakinsa Sen. Umar Abubakar.

Farfesa Sani Kalla, kwamishinan INEC na kasa mai kula da jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara, ya kuma bayar da shedar lashe zabe ga zababbun ‘yan majalisar dokokin jihar guda 10 a zaben da aka kammala a ranar Asabar da ta gabata.

Jihar na da mazabun Jihohi 24 kuma INEC a ranar 30 ga Maris ta gabatar da takardar shaidar cin zabe ga mutane 14 da suka yi nasara a zaben ‘yan majalisar dokoki na ranar 18 ga Maris a jihar.

Hudu daga cikin zababbun ‘yan majalisar wakilai 24 ne suka fafata kuma suka yi nasara a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) yayin da wasu 20 suka samu nasara a jam’iyyar APC.

Idris, jim kadan bayan karbar takardar shedar, ya yabawa hukumar da jami’an tsaro bisa yadda aka baiwa masu zabe damar gudanar da ayyukansu na al’umma.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp