fidelitybank

Yunkurin yi wa Ganduje juyin mulki daga shugabancin APC ya ci tira

Date:

Kungiyar jiga-jigan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta jihar ta kada kuri’ar amincewa da shugaban jam’iyyar na kasa, Abdullahi Ganduje.

Tawagar shugabannin jam’iyyar na jihohi 37 sun ce an yi juyin mulki don tsige Ganduje a matsayin shugaban jam’iyyar APC na kasa amma abin ya ci tura.

Sun bayyana matsayar su ne a wata ziyarar hadin kai da suka kai sakatariyar jam’iyyar a Abuja, inda suka yi mubaya’a ga Ganduje.

Shugaban riko na kungiyar kuma shugaban jam’iyyar APC na Legas, Cornelius Ojelabi, ya ce suna goyon bayan Ganduje kuma za su kare shi daga cin zarafi daga waje.

“Mun zo nan ne domin mu sanar da kai cewa ka ci gaba da zama kyaftin na jirgin. Bayan haka, tun farko dai jam’iyyar ba ta san wadanda suka bayyana hakan ba. Ba za mu yarda ku ji kunya ba kamar tsofaffin shugabannin jam’iyyar.

“Abin da suka so yi shi ne juyin mulki. Amma juyin mulkin ya ci tura. Mun zo nan ne don nuna cewa muna goyon bayanku a kowane lokaci, kowace rana, ”in ji shi.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp