fidelitybank

Yaƙin Ukraine da Rasha: Birtaniya za ta ƙwace kadarorin mallakin Chelsea

Date:

Gwamnatin Birtaniya ta dauki matakin ladabtarwa kan mamallakin kungiyar kwallon kafa ta Chelsea Roman Abramovich a karkashin martaninta kan mamayar da Rasha ke yi wa kasar Ukraine.

Yana cikin manyan attajirai bakwai da Birtaniyar za ta kakaba wa sabbin matakan ladabtarwa, ciki har da kwace kadarorinsa da hana shi tafiye-tafiye.

Cikin attajiran da wannan matakin zai shafa akwai Igor Sechin da Oleg Deripaska, wadanda ake kallo a matsayin makusantan Shugaban Rasha Vladimir Putin.

Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya ce “babu maboya” ga wadanda ke ba wannan mamayar goyon baya.

Gwamnatinsa ta sha matsin lamba domi ta dauki mataki kan Mista Abramovich, wanda ya ce ya yanke shawarar sayar da kungiyarsa ta Chelsea a farkon wannan watan.

BBC ta rawaito cewa, a na hasashen Abramovich mai shekara 55 na hannun daman Vladimir Putin ne, hasashen da ya musanta, inda ake kuma ganin Abramovich na da arzikin da 

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp