fidelitybank

Yawan masu rijistar katin dan kasa ya karu sama da miliyan 109 – Abisoye

Date:

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa, yawan masu rajistar Lambar Shaida ta Kasa ya karu zuwa sama da miliyan 109 a watan Agustan 2024 daga miliyan 107.3 a watan Mayu.

Darakta Janar na Hukumar Kula da Shaida ta Kasa, NIMC, Abisoye Coker-Odusote ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Litinin da ta gabata ta hannun mai magana da yawun hukumar, Kayode Adegoke.

Shugaban ya ce daga cikin alkaluman da suka yi rajista na baya-bayan nan, kashi 20 cikin dari yara ne.

Ta kuma ba da tabbacin hukumar za ta tabbatar da cewa NIN Database yana cikin tsaro da tsaro.

“Sama da NIN miliyan 109 ya zuwa yanzu an ba wa ‘yan Najeriya da masu zama na doka, daga cikin yaran da suka yi rajista ya kai kashi 20 cikin 100”, in ji ta.

Idan dai ba a manta ba a watan Mayu hukumar ta sanar da cewa adadin masu rajistar NIN ya karu zuwa miliyan 107.3.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp