fidelitybank

Yawan juyin mulki: Suhgabannin Afrika na taron gaggawa

Date:

Shugabannin ƙasashen yankin Afrika ECOWAS, na gudanr da taron, Afrika na kwana biyu a Habasha inda ake sa ran batun juyin mulkin da aka yi a ƴan kwanakin nan wasu ƙasashen Afrika zai zama babban abin tattaunawa.

An dai dakatar da ƙasashen nahiyar Afrika guda huɗu daga zuwa wurin taron a bara sakamakon sauyin da aka samu a ƙasashen a tsarin mulkinsu, kuma ƙasa ta baya-bayan nan da aka haramta wa zuwa taron ita ce Burkina Faso.

Ana sa ran shugabannin za kuma su tattauna kan batun annobar korona da kuma batun sauyin yanayi.

Ana gudanar da taron ne a Addis Ababa, birnin da a yan kwanakin nan ƴan tawayen Tigray suka yi barazanar shiga a yaƙin da suke yi da sojojin tarayyar Habasha.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp