fidelitybank

Yawan juyin mulki: Suhgabannin Afrika na taron gaggawa

Date:

Shugabannin ƙasashen yankin Afrika ECOWAS, na gudanr da taron, Afrika na kwana biyu a Habasha inda ake sa ran batun juyin mulkin da aka yi a ƴan kwanakin nan wasu ƙasashen Afrika zai zama babban abin tattaunawa.

An dai dakatar da ƙasashen nahiyar Afrika guda huɗu daga zuwa wurin taron a bara sakamakon sauyin da aka samu a ƙasashen a tsarin mulkinsu, kuma ƙasa ta baya-bayan nan da aka haramta wa zuwa taron ita ce Burkina Faso.

Ana sa ran shugabannin za kuma su tattauna kan batun annobar korona da kuma batun sauyin yanayi.

Ana gudanar da taron ne a Addis Ababa, birnin da a yan kwanakin nan ƴan tawayen Tigray suka yi barazanar shiga a yaƙin da suke yi da sojojin tarayyar Habasha.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...
X whatsapp