fidelitybank

Yau Lahadi za a ƙarƙare gasar Firimiyar Ingila

Date:

Ranar Lahadi za a kammala Premier League, wadda za a yi karawa 10 a kuma lokaci ɗaya, kenan fafatawar mako na 38.

An fara gasar ranar 16 ga watan Agustan 2024, kuma kawo yanzu an buga karawa 370 da cin ƙwallo 1,091, inda ɗan wasan Liverpool, Mohamed Salah shi ne kan gaba a cin ƙwallaye mai 28 a raga.

Tuni Liverpool ta lashe kofin bana na 20 jimilla, irin yawan na Manchester United.

An kuma samu ukun da suka yi ban kwana da Premier da ya haɗa da Leicester City da Ipswich Town da Southampton.

Yanzu abin da ya rage shi ne waɗanda za su wakilci Ingila a Champions League da Europa da Conference League.

Liverpool da Arsenal sun samu gurbin Champions League har da Tottenham, wadda ta lashe Europa League.

Yanzu saura gurbi uku ake nema a teburin Premier da za su je babbar gasar zakarun Turai.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp