fidelitybank

Yau Lahadi za a ƙarƙare gasar Firimiyar Ingila

Date:

Ranar Lahadi za a kammala Premier League, wadda za a yi karawa 10 a kuma lokaci ɗaya, kenan fafatawar mako na 38.

An fara gasar ranar 16 ga watan Agustan 2024, kuma kawo yanzu an buga karawa 370 da cin ƙwallo 1,091, inda ɗan wasan Liverpool, Mohamed Salah shi ne kan gaba a cin ƙwallaye mai 28 a raga.

Tuni Liverpool ta lashe kofin bana na 20 jimilla, irin yawan na Manchester United.

An kuma samu ukun da suka yi ban kwana da Premier da ya haɗa da Leicester City da Ipswich Town da Southampton.

Yanzu abin da ya rage shi ne waɗanda za su wakilci Ingila a Champions League da Europa da Conference League.

Liverpool da Arsenal sun samu gurbin Champions League har da Tottenham, wadda ta lashe Europa League.

Yanzu saura gurbi uku ake nema a teburin Premier da za su je babbar gasar zakarun Turai.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp