fidelitybank

Yau Lahadi za a ƙarƙare gasar Firimiyar Ingila

Date:

Ranar Lahadi za a kammala Premier League, wadda za a yi karawa 10 a kuma lokaci ɗaya, kenan fafatawar mako na 38.

An fara gasar ranar 16 ga watan Agustan 2024, kuma kawo yanzu an buga karawa 370 da cin ƙwallo 1,091, inda ɗan wasan Liverpool, Mohamed Salah shi ne kan gaba a cin ƙwallaye mai 28 a raga.

Tuni Liverpool ta lashe kofin bana na 20 jimilla, irin yawan na Manchester United.

An kuma samu ukun da suka yi ban kwana da Premier da ya haɗa da Leicester City da Ipswich Town da Southampton.

Yanzu abin da ya rage shi ne waɗanda za su wakilci Ingila a Champions League da Europa da Conference League.

Liverpool da Arsenal sun samu gurbin Champions League har da Tottenham, wadda ta lashe Europa League.

Yanzu saura gurbi uku ake nema a teburin Premier da za su je babbar gasar zakarun Turai.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp