fidelitybank

Yarjejeniyar Isra’ila da Hamas za ta fara aiki ranar Lahadi

Date:

Majalisar ministocin Isra’ila ta kammala amincewa da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza, wadda ta ƙunshi musayar waɗanda Hamas ke garkuwa da su da kuma sakin fursunoni Falasɗinawa da ake riƙe da su a Isra’ila.

Matakin na zuwa ne bayan shafe sa’o’i ana tattaunawa har zuwa cikin tsakiyar dare.

Ɗaya daga cikin ministoci masu tsattsauran ra’ayi ya ce zai ajiye muƙaminsa domin nuna adawa da batun, yayin da ɗaya kuma ya ce shi ma zai fice daga gwamnatin idan ba a ci gaba da yaƙin ba bayan ƙarewar matakin farko na yarjejeniyar, wanda zai ƙare cikin mako shida.

Yarjejeniyar za ta fara aiki ne a gobe Lahadai.

Da farko za a saki mutum uku da Hamas ke garkuwa da su yayin da ita kuma Isra’ila za ta saki Falasɗinawa fursunoni da take tsare da su.

Haka nan Isra’ila za ta fara janye dakarunta daga Gaza.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp