fidelitybank

Yarjejeniyar Isra’ila da Hamas za ta fara aiki ranar Lahadi

Date:

Majalisar ministocin Isra’ila ta kammala amincewa da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza, wadda ta ƙunshi musayar waɗanda Hamas ke garkuwa da su da kuma sakin fursunoni Falasɗinawa da ake riƙe da su a Isra’ila.

Matakin na zuwa ne bayan shafe sa’o’i ana tattaunawa har zuwa cikin tsakiyar dare.

Ɗaya daga cikin ministoci masu tsattsauran ra’ayi ya ce zai ajiye muƙaminsa domin nuna adawa da batun, yayin da ɗaya kuma ya ce shi ma zai fice daga gwamnatin idan ba a ci gaba da yaƙin ba bayan ƙarewar matakin farko na yarjejeniyar, wanda zai ƙare cikin mako shida.

Yarjejeniyar za ta fara aiki ne a gobe Lahadai.

Da farko za a saki mutum uku da Hamas ke garkuwa da su yayin da ita kuma Isra’ila za ta saki Falasɗinawa fursunoni da take tsare da su.

Haka nan Isra’ila za ta fara janye dakarunta daga Gaza.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp