fidelitybank

Yari ya tambayi El-Rufa’ai a kan inganta lantarki idan ya zama Minista

Date:

Sanata Abdulaziz Yari ne ya yi tambayar farko, inda ya nemi sanin abin da El-Rufai zai yi don inganta samar da lantarki a Najeriya idan majalisar ta tabbatar da shi, kuma shugaba Tinubu ya naɗa shi ministan lantarki.

Sanata Karimi Sunday daga Kogi ta yamma ya ja hankalin majalisar a kan abin da ya kira ”Ƙorafi mai ƙarfi kan El-Rufai amma majalisar ba ta saurare shi ba.

Daga nan sai Sanata Khalid Ibrahim Mustapha mai wakiltar Kaduna ta Arewa ya nemi majalisar ta bari El-Rufai ya yi gaisuwa ya wuce, inda ya kafa hujja da matsayar da majalisar ta cimma a baya kan mutanen da suka taɓa zama minista ko gwamna.

Majlisar ta amince da buƙatar sanata Khalid amma ta buƙacin El-Rufai ya amsa tambayar da sanata Yari ya yi masa.

Da yake bayar da amsa, El-Rufai ya ce Najeriya tana da ƙarfin samar da lantarki ta kuma rarraba ta ga jama’ar ƙasar.

Ya ce dole a samar da sabbin kamfanonin rarraba lantarki a Najeriya don kuwa daga cikin kamfanoni 11 dake wannan aiki a yanzu uku ne kacal ke tafiyar da aikin su yadda ya kamata.

Tsohon gwamnan jihar Kadunan ya ce aikin gyara ɓangaren lantarki a Najeriya abu ne mai buƙatar haɗin gwiwar kowanne ɓangare.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp