fidelitybank

Yara miliyan 242 ne suka samu akasi a harkokin karatunsu – UNICEF

Date:

Asusun kula da ƙananan yara na Majalisar Ɗinkin Duniya ya ce, aƙalla yara miliyan 242 ne suka samu akasi a harkokin karatunsu, a shekarar da ta gabata saboda matsaloli masu alaƙa da sauyin yanayi.

Tsananin zafi da guguwa da ambaliya sun shafi makarantu a ƙasashe tamanin da biyar na duniya, inda nahiyar Asiya ta fi fuskantar wannan matsala.

Asusun ya ce yara ne suka fi cutuwa sakamakon tsananin zafi fiye da manya, kuma taɓarɓarewar harkokin ilimi na iya sa su su daina zuwa makaranta musamman ƴaƴa mata.

Asusun ya ce yana bayar da taimako don sake gina makarantu da waɗannan matsaloli suka shafa, tare da inganta ilimi game da sauyin yanayi don ƙarfafawa yara su zama abin da ta kira wakilan sauyi.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp