fidelitybank

Yara miliyan 1.6 ba sa zuwa makaranta a yankin Arewa maso Gabas – UNICEF

Date:

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF, ya yi gargadin cewa akalla yara miliyan 1.6 ba sa zuwa makaranta a yankin Arewa maso Gabas.

Shugaban ofishin UNICEF na Maiduguri Phuong Nguyen ne ta bayyana hakan a yayin wani taron karawa juna sani na gidauniyar a Arewa maso Gabashin Najeriya, wanda aka gudanar a Maiduguri ranar Laraba.

Ta nanata cewa UNICEF ta ci gaba da jajircewa wajen ganin ta bar wani yaro a baya yayin da take kokarin inganta harkar ilimi a Najeriya.

Ta kuma jaddada bukatar gwamnati, UNICEF, kungiyoyin bayar da agaji da sauran abokan huldar ci gaba su raba sabbin hanyoyin da aka koya daga aiwatar da shirye-shirye daban-daban a yankin.

“Aƙalla yara miliyan 1.6 ba sa zuwa makaranta a jihohin Borno da Adamawa da Yobe.

“A cikin waÉ—anda ke makaranta, kashi 72 cikin 100 ba za su iya karanta rubutu mai sauÆ™i ba bayan aji na 6. Ba tare da samun ingantaccen tushe da Æ™warewa ba, yara sun kasa ci gaba a makaranta da rayuwa.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naÉ—a Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano É—aure shahararrun...

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaÆ™i – Thailand

Thailand ta gargaÉ—i cewa rikicinta da Cambodia na iya...

Isra’ila da Amurka sun soki Faransa na amincewa da kafuwar Æ™asar FalasÉ—inawa

Isra'ila da Amurka sun yi Allah-wadai da matakin da...

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe...

Ministan harkokin jin Æ™ai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na Æ™asa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haÉ—in gwiwar...
X whatsapp