fidelitybank

Yara miliyan 1.6 ba sa zuwa makaranta a yankin Arewa maso Gabas – UNICEF

Date:

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF, ya yi gargadin cewa akalla yara miliyan 1.6 ba sa zuwa makaranta a yankin Arewa maso Gabas.

Shugaban ofishin UNICEF na Maiduguri Phuong Nguyen ne ta bayyana hakan a yayin wani taron karawa juna sani na gidauniyar a Arewa maso Gabashin Najeriya, wanda aka gudanar a Maiduguri ranar Laraba.

Ta nanata cewa UNICEF ta ci gaba da jajircewa wajen ganin ta bar wani yaro a baya yayin da take kokarin inganta harkar ilimi a Najeriya.

Ta kuma jaddada bukatar gwamnati, UNICEF, kungiyoyin bayar da agaji da sauran abokan huldar ci gaba su raba sabbin hanyoyin da aka koya daga aiwatar da shirye-shirye daban-daban a yankin.

“Aƙalla yara miliyan 1.6 ba sa zuwa makaranta a jihohin Borno da Adamawa da Yobe.

“A cikin waÉ—anda ke makaranta, kashi 72 cikin 100 ba za su iya karanta rubutu mai sauÆ™i ba bayan aji na 6. Ba tare da samun ingantaccen tushe da Æ™warewa ba, yara sun kasa ci gaba a makaranta da rayuwa.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp