fidelitybank

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Date:

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar Zamfara ta haihu a birnin Madina ta Saudiyya, yayin da ake shirin gudanar da aikin Hajjin 2025.

Dandalin ƴan jarida da ke ɗauko rahotannin aikin hajji ne ya wallafa hakan a shafin sada zumutarsa na Facebook.

Rahoton ya bayyana cewa, bisa ƙa’idojin Hukumar Hajji ta Najeriya (NAHCON), ana hana mata masu juna biyu, musamman waɗanda suka kusan haihuwa tafiya aikin Hajji.

“Wannan mataki yana da nufin kare lafiyarsu da kuma kauce wa matsalolin da ka iya hana mata masu juna biyu gudanar da ibadar yadda ya kamata.” in ji rahoton.

Likitoci da hukumomin hajji na ganin cewa renon jariri na iya hana mace maida hankali da ƙarfi wajen gudanar da dukan ibadu na aikin Hajji.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp