fidelitybank

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Date:

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar Zamfara ta haihu a birnin Madina ta Saudiyya, yayin da ake shirin gudanar da aikin Hajjin 2025.

Dandalin ƴan jarida da ke ɗauko rahotannin aikin hajji ne ya wallafa hakan a shafin sada zumutarsa na Facebook.

Rahoton ya bayyana cewa, bisa ƙa’idojin Hukumar Hajji ta Najeriya (NAHCON), ana hana mata masu juna biyu, musamman waɗanda suka kusan haihuwa tafiya aikin Hajji.

“Wannan mataki yana da nufin kare lafiyarsu da kuma kauce wa matsalolin da ka iya hana mata masu juna biyu gudanar da ibadar yadda ya kamata.” in ji rahoton.

Likitoci da hukumomin hajji na ganin cewa renon jariri na iya hana mace maida hankali da ƙarfi wajen gudanar da dukan ibadu na aikin Hajji.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp