fidelitybank

‘Yar kasar Tunisia ce za ta busa wasan Najeriya da Afrika ta Kudu

Date:

Hukumar kula da kwallon kafa ta Afrika CAF, ta nada Dorsaf Ganouati ‘yar kasar Tunisia a matsayin alkalin wasa na tsakiya a karawar da za a yi tsakanin Banyana Banyana ta Afrika ta Kudu da Super Falcons ta Najeriya.

Za a buga wasan karshe na neman tikitin shiga gasar Olympics na 2024 a filin wasa na Lotfus Versfeld, Pretoria, ranar Laraba.

‘Yan uwan Ganouati, Houda Afine da Emna Ajbouni, za su kasance mataimaki na farko da jami’ai na hudu bi da bi.

Yara Atef Saïd Abdelfattah daga Masar ne zai zama mataimakin alkalin wasa na biyu.

Agar Mezing ta Kamaru ce za ta zama mai tantance alkalin wasa, yayin da Cindy Dludlu daga Eswatini za ta zama kwamishinan wasa.

Super Falcons ta samu nasara a karawar farko da ci 1-0 a bugun fenariti da Rasheedat Ajibade ta samu.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp