fidelitybank

YANZU-YANZU: Ƴan bindiga sun yi wa sojoji kwanton-ɓauna a Abia

Date:

 

 

Wasu ƴan bindiga da a ke kyautata zaton ƴan kungiyar Masu Fafutukar kafa Ƙasar Biafra, IPOB ne, sun kai hari kan wata motar sintiri ta Sojoji a garin Aba, cibiyar kasuwancin Jihar Abia.

Jaridar The Nation ta jiyo cewa lamarin ya faru ne da sanyin safiyar Juma’a, lokacin da sojojin ke sintiri.

An kuma bayyana cewa maharan sun yi wa sojojin kwanton bauna ne.

Lamarin ya afku ne a babbar mahadar Tonimas a Ƙaramar Hukumar Osisioma, a kan titin Enugu-Aba-Port Harcourt.

Rahota Ni sun baiyana cewa maharan sun kuma kona motar sintirin sojojin.

Sai dai har yanzu ba a tantance adadin wadanda su ka mutu ba a harin.

Wata majiya daga cikin jami’an tsaro ta ce lamarin ya faru ne da misalin karfe uku na dare, inda lamarin ya haifar da fargaba da zama ɗar-ɗar da ga mazauna yankin.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp