fidelitybank

Yanzu mu ka fara luguden wuta a Gaza – Netanyahu

Date:

Isra’ila ta kai wasu sabbin hare-hare ta sama a Gaza waɗanda rahotanni ke cewa sun yi sanadiyyar mutuwar mutane aƙalla 13.

Sojojin Isra’ila sun ce sun kai harin ne kan abin da su ka kira sansanonin sojojin Hamas.

Hare-haren baya-bayan nan na zuwa ne bayan ruwan wutar da Israi’la ta yi a daren Litinin wanda ma’aikatar lafiya da Hamas ke jagoranta ta ce ya hallaka mutum fiye da 400.

Isra’ila ta kuma rarraba takardu a wasu sassan Gaza, tana gargaɗin mutane su fice daga yankunan, ciki har da ƙauyen Beit Hanoun.

Isra’ila da Hamas dai sun sami saɓani ne kan yadda za a kai yarjejeniyar tsagaita buɗe wutar zuwa mataki na gaba bayan mataki na farko ya zo ƙarshe a farkon wannan watan.

A gefe guda kuma Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce Isra’ila za ta cigaba da kai ”hare-hare iya ƙarfinta” kan Hamas a zirin Gaza, inda ya yi gargaɗin cewa za a cigaba da yarjejeniyar ne kawai a cikin luguden wuta, kuma ” yanzu aka fara”

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp