fidelitybank

Yanzu Haka: Majalisa na tantace sababbin Ministoci 7 da Tinubu ya naɗa

Date:

Majalisar Dattawa ta fara tantance sunayen ministocin da shugaba Bola Tinubu ya mika wa zauren majalisar dokokin kasar.

A ranar Talata ne za a tantance wadanda aka nada, amma an dage atisayen zuwa ranar Laraba domin samun isasshen shiri.

A halin da ake ciki dai majalisar Dattawan ta fara tantancewar da misalin karfe 1:10 na ranar Laraba.

Dukkanin mutane bakwai da aka tantance an jera su ne a cikin takardar neman tantancewa, inda Dakta Nentawe Yilwatda daga jihar Filato ya kasance na farko.

Sauran su ne: Muhammadu Maigari Dingyadi, Bianca Odinaka Odumegwu-Ojukwu, Rt. Hon. Yusuf Abdullahi Ata, Idi Mukhtar Maiha, Dr. Jumoke Oduwole da Suwaiba Said Ahmad.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp