fidelitybank

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

Date:

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan taron jam’iyyar PDP na kasa, NEC da ake sa ran za a yi a yau Litinin, ‘yan sanda dauke da makamai sun mamaye sakatariyar ta.

A cewar wani jami’in jam’iyyar da ya zanta da manema labarai, an tura ‘yan sanda ne domin su dakatar da taron karawa juna sani na NEC.

Duk da cewa tun farko an bar wasu ma’aikatan jam’iyyar shiga harabar sakatariyar ba tare da wata turjiya daga ‘yan sanda ba, amma daga baya aka sallame su.

A lokacin gabatar da wannan rahoto, an kuma bukaci ‘yan jarida da su fice daga harabar sakatariyar, yayin da aka ga wasu ‘yan sanda sun killace kan titin Dalaba, wanda shi ne titin da ke kan hanyar zuwa Wadata Plaza.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp