fidelitybank

‘Yansanda sun kama ɓatagari fiye da 2000 a shekarar da ta gabata

Date:

Rundunar ƴansanda a jihar Kano ta ce ta kama masu aikata laifuka su 2,425 da kuma ceto mutane 55 da akayi ƙoƙarin safararsu, ko garkuwa da su ko kuma sace su a shekarar 2024.

Kwamishina ƴansandan jihar, Salman Dogo Garba ya bayyana hakan yayin da yake ƙarin haske ga manema labarai kan muhimman nasarorin da rundunar ta samu a ƙoƙarinta na yaƙi da laifuka da kuma tabbatar da zaman lafiya a jihar.

”A farkon shekarar nan, an samu matsalolin tsaro a kananan hukumomi 44 na jihar da suka haɗa da barazanar shigowar ƴanbindiga, garkuwa da mutane da sata a kauyuka da ke ƙananan hukuumomi 17 da ke iyaka da jihohin Kaduna, Katsina, Jigawa da kuma Bauchi.” a cewar shi.

Sai kuma dawowar munanan ayyukan ƴan daba, shaye shaye da kuma wasu muggan laifuka a ƙananan hukumomi takwas da ke birnin Kano, sai kuma rikicin manoma da makiyaya a ƙananan hukumomi 19 da ba sa iyaka kuma ba sa cikin birni.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp