fidelitybank

‘Yansanda sun kama ɓatagari fiye da 2000 a shekarar da ta gabata

Date:

Rundunar ƴansanda a jihar Kano ta ce ta kama masu aikata laifuka su 2,425 da kuma ceto mutane 55 da akayi ƙoƙarin safararsu, ko garkuwa da su ko kuma sace su a shekarar 2024.

Kwamishina ƴansandan jihar, Salman Dogo Garba ya bayyana hakan yayin da yake ƙarin haske ga manema labarai kan muhimman nasarorin da rundunar ta samu a ƙoƙarinta na yaƙi da laifuka da kuma tabbatar da zaman lafiya a jihar.

”A farkon shekarar nan, an samu matsalolin tsaro a kananan hukumomi 44 na jihar da suka haɗa da barazanar shigowar ƴanbindiga, garkuwa da mutane da sata a kauyuka da ke ƙananan hukuumomi 17 da ke iyaka da jihohin Kaduna, Katsina, Jigawa da kuma Bauchi.” a cewar shi.

Sai kuma dawowar munanan ayyukan ƴan daba, shaye shaye da kuma wasu muggan laifuka a ƙananan hukumomi takwas da ke birnin Kano, sai kuma rikicin manoma da makiyaya a ƙananan hukumomi 19 da ba sa iyaka kuma ba sa cikin birni.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp