fidelitybank

‘Yansanda na bincike bayan an tsinci gawar tsohon shugaban Immigiration a Otel

Date:

Rundunar ƴansandan birnin tarayya Abuja ta ce, an samu gawar tsohon shugaban hukumar Shige da Fice ta, David Parradang a cikin ɗakin wani otal.

Cikin wani saƙo da kakakin rundunar ƴansandan birnin, SP Josephine Adeh ta wallafa a shafinta na X, ta ce an samu gawar Parradang mace a wani ɗakin otal da ke yankin Area 3 a Abuja, cikin wani yanayi da yake buƙatar bincike.

Ƴansandan sun ce bayanan da suka samu sun nuna cewa a ranar Talata, 3 ga watan Maris, Parradang ya kama ɗaki a otal ɗin da nufin yin kwana guda inda ya biya naira 22,000.

”Bayan kama ɗakin, wata mace ta ziyarce shi a ɗakin – wadda daga baya ta fice daga ɗakin bayan ƙwace wasu sa’o’i, inda shi kuma aka ame shi a mace bayan haka”, kamar Yadda SP Josephine ta wallafa a shafinta na X.

Ta ƙara da cewa yanzu haka ƴansanda sun faɗaɗa bincike da nufin gano matar domin gano aihinin abin da ya faru har tsohon babban jami’in na shge da fice ya rasa ransa.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp