fidelitybank

Yankin Yammacin Afrika ne ya fara rungumar mulkin demokradiya – Tinubu

Date:

Shugaban Najeriya Bola Tinubu, ya ce ƙasahen yankin Yammacin Afirka ne suka fara rungumar tsarin mulkin dimokraɗiyya hannu bibbiyu a nahiyar Afirka.

Yayin da yake gabatar da jawabi a taron da ƙungiyar shugabannin ƙasashen yankin Yammacin Afirka, Ecowas, shugaba Tinubu ya ce Ecowas na da martaba a idanun duniya saboda yadda take tallafa wa siyasa da zaman lafiya da tsaron yankin.

”Muna buƙatar ƙara nuna kishi ga ci gaban yankinmu, mu samar da yanayin shugabanci mai kyau, da tsarin zirga-zirga mai tsafta tsakanin ƙasashen yankinmu, domin samun ci gaban al’umominmu”, in Shugaban na Najeriya.

Shugaba Tinubu ya kuma yaba wa shugaban Laberiya bisa amincewa da shan kaye da ya yi a zaɓen shugaban ƙasar da aka gudanar cikin watan da ya gabata.

Ya ce abin da shugaban na Laberiya ya yi wani abin koyi ne da shugabannin ƙasashe za su koyi da shi, yana mai cewa tsohon shugaban Najeriya Good Luck Jonathan ne ya fara yin irin wannan abin a yaba na amincewa da shan kaye a 2015.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp