fidelitybank

‘Yan zanga-zanga sun kona gidan shugaban kasar Sri Lanka

Date:

Masu zanga-zanga a Sri Lanka sun cinna wa gidan Firaiminista Ranil Wickremesinghe wuta.

A ƴan sa’o’in da suka gabata ne dai masu zanga-zangar suka afka gidan shugaban ƙasar da ke Colombo.

Dubban masu zanga-zanga a Sri lanka sun mamaye gidan shugaban kasar a Colombo, inda suke bukatar ya sauka daga shugabancin kasar.

Dandazon masu zanga-zangar da ke daga tutoci sun yi dirar mikiya zuwa gidan shugaban kasar, tare da wuce shingen jami’an tsaro, kan yadda shugaban Gotabaya Rajapaksa ke tafiyar da al’amura a kasar d ake cikin matsin tattalin arziki na shekaru goma.

Hotuna a kafofin sada zumunta sun nuna masu zanga-zangar sun kutsa har cikin ɗakin kwanan shugaban kasar inda suka rinƙa ɗaukar hotuna a kan gadonsa da zama kan kujeru.

Da dama daga cikinsu kuma sun afka cikin wurin wanka na alfarma wato swimming pool inda suka yi ta wanka a ciki.

An shafe watanni a ƙasar dai ana zanga-zanga inda za iya cewa kuɗaɗen waje sun ƙare a ƙasar wanda hakan ya sa ba a iya sawo kayayyakin amfanin yau da kullum kamar su fetur da magani da abinci. A cewar BBC.

Makarantu ma sun shafe kusan makonni uku a rufe saboda wahalar man fetur.zx

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp