fidelitybank

‘Yan wasan Super Falcons biyu sun yi batan dabo a Australia

Date:

‘Yan wasa 21 a halin yanzu suna sansanin Super Falcons da ke Gold Coast, Australia domin shirye-shiryen kungiyar ta karshe gabanin gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA ta 2023.

‘Yar wasan gefe, Francisca Ordega da ‘yar wasan tsakiya, Halimat Ayinde su ne ‘yan wasan biyu da har yanzu ba su haɗu da takwarorinsu na sansanin ba.

Super Falcons na kwana a Mecure Hotels wanda ke tafiyar awa daya daga Brisbane, sansanin horon su.

Tawagar Randy Waldrum za ta buga wasannin sada zumunci kafin a fara gasar cin kofin duniya.

Gasar wacce Australia da New Zealand za su dauki nauyin shirya gasar za ta gudana ne daga ranar 20 ga watan Yuli zuwa 20 ga Agusta.

Super Falcons za ta kece raini da masu rike da kofin gasar Olympics, Canada a wasansu na farko na gasar shekara hudu a ranar 21 ga watan Yuli.

Wasansu na rukuni biyu na gaba zasu fafata da Australia da Jamhuriyar Ireland a Brisbane.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp