fidelitybank

‘Yan wasan Super Eagles sun isa sansanin su a Portugal

Date:

‘Yan wasa 20 ne suka isa sansanin Super Eagles da ke Partimao na kasar Portugal, gabanin wasannin sada zumunta da kungiyar za ta yi da Saudi Arabiya da Mozambique.

A ranar Talata ne Super Eagles ta bude sansanin domin buga wasannin sada zumunta.

Ana sa ran ‘yan wasa uku Kelechi Iheanacho, Fisayo Dele-Bashiru da Frank Onyeka za su fafata a ranar Laraba (yau).

Sai dai akwai rashin tabbas kan zuwan masu tsaron gida, Olorunleke Ojo da Adebayo Adeleye.

Tawagar za ta yi zaman motsa jiki da misalin karfe 10.30 na safe.

Kungiyar Jose Peseiro za ta yi atisayen farko da karfe 5 na yamma.

A ranar Juma’a 13 ga watan Oktoba ne Eagles za su kara da kasar Saudiyya kafin su kara da Mozambique a ranar Litinin 16 ga watan Oktoba.

Duka wasannin sada zumunta na daga cikin shirye-shiryen da Eagles za su yi a wasan neman cancantar shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA na 2026 da wata mai zuwa da Lesotho da Zimbabwe.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp