fidelitybank

‘Yan takarar shugaban kasa ku bayyana kadarorin ku kafin zaben 2023 – SERAP

Date:

Kungiyar Rajin Kare Hakkokin Tattalin Arziki ta (SERAP), ta aike da budaddiyar wasika zuwa ga ‘yan takarar shugaban kasa gabanin zaben shugaban kasa na watan Fabrairun 2023, inda ta bukace su da su gaggauta bayanan kadarorin su da kuma kudaden da ake bin su, sannan su fito fili su yi watsi da sayen kuri’u da cin hancin zabe kafin da lokacin zabe.

A cikin budaddiyar wasika mai dauke da kwanan wata 11 ga watan Yuni 2022 mai dauke da sa hannun mataimakin daraktan SERAP Kolawole Oluwadare, kungiyar ta ce: “Ofishin gwamnati amintattu ne. Don haka, masu kada kuri’a sun cancanci jin ta bakin ‘yan takarar shugaban kasa game da abin da za su yi game da al’amuran da suka shafi al’umma, musamman ta fuskar gaskiya, rashin son kai, bayyana ra’ayin jama’a, rikon sakainar kashi, ‘yancin dan Adam, da bin doka da oda idan aka zabe shi.”

SERAP ta kuma ce: “Duk da cewa babu wata doka da kundin tsarin mulki ya tanada ga ‘yan takarar shugaban kasa su fitar da kadarorinsu da hakkokinsu kafin zabe, yin hakan zai nuna cewa za ku iya tsayawa tsayin daka wajen bayyana kadarorin da jami’an gwamnati suka yi idan aka zabe ku.”

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp