fidelitybank

‘Yan takarar Labour 8 a jihar Jigawa sun sauya sheka zuwa APC

Date:

‘Yan takara takwas na jam’iyyar Labour a majalisar jiha a zaben 2023,
sun fice daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa.

’Yan takarar wadanda su ma mambobin Majalisar Kamfen din Shugabancin Arewa na Jam’iyyar sun yi watsi da burinsu.

‘Yan takarar sun fito ne daga mazabar Auyo, Kirikasamma, Bulangu, Malam Madori , Kafin Hausa, Birniwa, Guri da Kaugama.

Da yake jawabi a madadin sauran mambobin da suka sauya sheka, Hon. Mohammed Makinta, wanda shi ne dan takarar jam’iyyar LP a mazabar Guri, ya ce sun fice daga jam’iyyar ne bayan sun fahimci cewa APC ce kadai sahihin jam’iyyar siyasa.

Sun yi alkawarin yin aiki don tabbatar da samun nasara ga ‘yan takarar jam’iyyar APC a babban zabe mai zuwa.

Shugaban jam’iyyar APC na jiha Alhaji Aminu Sani Gumel ya basu tabbacin cewa za’a basu dama da dama da tsofaffin ‘ya’yan jam’iyyar za su samu.

Gwamna Badaru Abubakar ne ya tarbi ‘yan kungiyar da suka tube.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp