fidelitybank

‘Yan takarar Labour 8 a jihar Jigawa sun sauya sheka zuwa APC

Date:

‘Yan takara takwas na jam’iyyar Labour a majalisar jiha a zaben 2023,
sun fice daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa.

’Yan takarar wadanda su ma mambobin Majalisar Kamfen din Shugabancin Arewa na Jam’iyyar sun yi watsi da burinsu.

‘Yan takarar sun fito ne daga mazabar Auyo, Kirikasamma, Bulangu, Malam Madori , Kafin Hausa, Birniwa, Guri da Kaugama.

Da yake jawabi a madadin sauran mambobin da suka sauya sheka, Hon. Mohammed Makinta, wanda shi ne dan takarar jam’iyyar LP a mazabar Guri, ya ce sun fice daga jam’iyyar ne bayan sun fahimci cewa APC ce kadai sahihin jam’iyyar siyasa.

Sun yi alkawarin yin aiki don tabbatar da samun nasara ga ‘yan takarar jam’iyyar APC a babban zabe mai zuwa.

Shugaban jam’iyyar APC na jiha Alhaji Aminu Sani Gumel ya basu tabbacin cewa za’a basu dama da dama da tsofaffin ‘ya’yan jam’iyyar za su samu.

Gwamna Badaru Abubakar ne ya tarbi ‘yan kungiyar da suka tube.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp