fidelitybank

‘Yan takarar Gwamna a Kano sun rattaba yarjejeniyar zaman lafiya

Date:

Yan makonni kafin babban zaben 2023, yan takarkar kujerar gwamna a jihar Kano, sun sanya hannu a kan yarjejeniyar zaman lafiya.

Sanya hannun da yan takarar suka yi, ya biyo bayan gayyatar da kwamitin tabbatar da zaman lafiya ta jihar Kano wato KPC da hadin gwiwar Cibiyar Majalisar Dinkin Duniya da Kwamitin Zaman Lafiya na Kasa suka yi masu.

Yan takarar da suka sanya hannu kan wannan yarjejeniya ta zaman lafiya sun hada da Salihu Tanko Yakasai na Jam’iyar PRP, Sha’aban Ibrahim Sharada na Jam’iyar ADP da Injiniya Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida-gida na Jam’iyar NNPP.

Sauran sune mataimakin dan takarar gwamna na Jam’iyar APC, Murtala Sule Garo, Bashir I. Bashir na Jam’iyar LP, Muhammad Abacha na Jam’iyar PDP, Mallam Ibrahim Khalil na Jam’iyyar ADC ya wakilce sa, sai kuma Bala Gwagwarwa na Jam’iyar SDP.

Giovanie Biha, wakiliyar Majilisar Dinkin Duniya fa Afirka ta ja hankalin yan takarar da su tabbatar da an gudabar da zabe a cikin kwanciyar hankali da lumana.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp