fidelitybank

‘Yan takarar Gwamna a Kano sun rattaba yarjejeniyar zaman lafiya

Date:

Yan makonni kafin babban zaben 2023, yan takarkar kujerar gwamna a jihar Kano, sun sanya hannu a kan yarjejeniyar zaman lafiya.

Sanya hannun da yan takarar suka yi, ya biyo bayan gayyatar da kwamitin tabbatar da zaman lafiya ta jihar Kano wato KPC da hadin gwiwar Cibiyar Majalisar Dinkin Duniya da Kwamitin Zaman Lafiya na Kasa suka yi masu.

Yan takarar da suka sanya hannu kan wannan yarjejeniya ta zaman lafiya sun hada da Salihu Tanko Yakasai na Jam’iyar PRP, Sha’aban Ibrahim Sharada na Jam’iyar ADP da Injiniya Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida-gida na Jam’iyar NNPP.

Sauran sune mataimakin dan takarar gwamna na Jam’iyar APC, Murtala Sule Garo, Bashir I. Bashir na Jam’iyar LP, Muhammad Abacha na Jam’iyar PDP, Mallam Ibrahim Khalil na Jam’iyyar ADC ya wakilce sa, sai kuma Bala Gwagwarwa na Jam’iyar SDP.

Giovanie Biha, wakiliyar Majilisar Dinkin Duniya fa Afirka ta ja hankalin yan takarar da su tabbatar da an gudabar da zabe a cikin kwanciyar hankali da lumana.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp